القرآن الكريم المصحف الإلكتروني إذاعات القرآن صوتيات القرآن البطاقات الإسلامية فهرس الموقع

Tambaya ta:22 Me kake faɗa yayin gama cin abin ci?

Amsa: "Godiya ta tabbata ga Allah wanda ya ciyar da ni wannan, kuma ya azurtani shi, ba tare da wata dabara daga gare ni ko ƙarfi ba". Abu Dawud da Ibnu Majah da wasun su ne suka ruwaitoshi.