English Français Español Русский العربية português हिन्दी বাংলা اردو More languages▾ Site Index

Tambaya ta 15.Mene ne farkon abinda yasauka a gare shi na Al-ƙur'ani?

Amsa: Faɗin Allah -maɗaukakin sarki -: {Ka yi karatu da sunan Ubangijinka, wanda yayi halitta 1. Ya halicci mutum daga gudan jini 2. Ka yi karatu, kuma Ubangijinka shine mafi girma 3. Wanda Ya sanar (da mutum) da alƙalami 4. Ya sanar da mutum abin da bai sani ba}. [Surat Al-alaq: 1-5].