English Français Español Русский العربية português हिन्दी বাংলা اردو More languages▾ Site Index

Tambaya ta:22 Me kake faɗa yayin gama cin abin ci?

Amsa: "Godiya ta tabbata ga Allah wanda ya ciyar da ni wannan, kuma ya azurtani shi, ba tare da wata dabara daga gare ni ko ƙarfi ba". Abu Dawud da Ibnu Majah da wasun su ne suka ruwaitoshi.